DCL Hausa Radio
Kaitsaye

ADC ta karyata rahoton kotu kan shugabanninta

-

Jam’iyyar ADC ta bayyana cewa babu wani umarnin kotu da aka bayar a kan sabon shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata David Mark, da sakataren jam’iyyar na kasa, Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa magana da yawun jam’iyyar na kasa, Bola Abdullahi, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Alhamis, inda ya ce bayan gazawar wasu masu son zuciya wajen hana INEC amincewar da sabon shugabancin jam’iyyar, yanzu sun koma yada labaran karya.

Google search engine

ADC, wacce ke kan gaba cikin jam’iyyun adawa a Najeriya, ta shiga rikicin shugabanci a ‘yan watannin nan, lamarin da ya kara kamari bayan hukumar INEC ta tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar karkashin David Mark a matsayin shugabanta na kasa da kuma Rauf Aregbesola a matsayin Sakataren Kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara