DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta soke harajin kaso 5% kan kudin kira da na data

-

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta sanar da soke harajin kaso 5% da aka kakaba a kan harkokin sadarwa, ciki har da kiran waya da na data.

Hukumar sadarwar Nijeriya ta NCC ce ta tabbatar da hakan ta bakin shugabanta, Dr. Aminu Maida, inda yace shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ne ya bayar da umarnin cire wannan haraji a tattaunawa kan sabon tsarin haraji da aka amince da shi kwanan nan.

Google search engine

Dr. Maida ya bayyana cewa matakin zai rage zurarewar kuÉ—i da a’umma ke bayyana cewa suna fuskanta, tare da tallafa wa ci gaban tattalin arziki a zamance.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara