DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta yi gargaɗi kan yiwuwar fuskantar ambaliyar ruwa a jihohi 11

-

Ana hasashen ambaliyar ruwa a Gwarzo da Karaye jihar Kano, Jibia jihar Katsina da karin wasu sassan jihohin Nijeriya

Gwamnatin Nijeriya ta yi gargadi cewa jihohi 11 na kasar na iya fuskantar mamakon ruwan sama da ka iya haifar da ambaliya daga Lahadin nan zuwa Alhamis.

Google search engine

Daga cikin jihohin da ake kyautata zaton haka akwai yankunan Gwarzo da Karaye a jihar Kano, sai Jibia a jihar da jihohin Adamawa, Benue, Nasarawa, Taraba, Delta, Neja, Kebbi da Zamfara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara