DCL Hausa Radio
Kaitsaye

NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai yawa na kwanaki uku a Nijeriya

-

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya NiMet ta bayyana cewa daga ranar Litinin zuwa Laraba za a samu ruwan sama tare da guguwa da tsawa a sassa daban-daban na ƙasar.

An yi gargadin yiwuwar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa musamman Adamawa, Taraba da Gombe.

Google search engine

Kazalika za’a samu ruwan sama kadan-kadan a garuruwan da ke yankin kudu a cewar hasashen na hukumar ta kula da yanayi a Najeriya.

NiMet ta shawarci jama’a, musamman direbobi da manoma da su dauki matakan kariya domin kauce wa hadura yayin da ake sa ran ruwan sama mai yawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘

Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan...

Farfesoshin Nijeriya na cikin jerin na nahiyar Afrika da ba su da albashi mai kyau

Bayanan da jaridar Punch ta tattaro sun ce malamin jami'a a Nijeriya da ya kai matakin farfesa na samun matsakaicin albashi na dala 366 (kimanin...

Mafi Shahara