DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kaduna ta sha alwashin kammala ayyukan gabanta ba tare da cin bashi ba

-

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya sha alwashin cewa gwamnatinsa za ta kammala dukkanin ayyukan da ke gabanta ba tare da ciyo bashin ko sisin-kobo ba.

 

Google search engine

Gwamnan ya sha wannan alwashi ne yayin kaddamar da wani titi a karamar hukumar Lere, inda ya ce za su kammala har da ragowar ayyukan da suka gada daga gwamnatin da ta gabata.

 

A cewar sa, tuni suka kammala wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin da ta gabata ta faro musamman a karamar hukumar ta Lere, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara