DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bashi ya yi wa wasu Farfesoshi katutu sakamakon rashin kyakkyawan albashi

-

Wani rahoton jaridar Punch ya bayyana yadda wasu Farfesoshi a Najeriya ke fama da matsalar tarin basuka a rayuwarsu ta yau da kullum, sakamakon rashin albashi mai kyau.

A cewar su, halin ko-in-kula da gwamnati ke nunawa a kan sha’aninsu, na kara jefa su da iyalansu cikin mawuyacin hali.

Google search engine

Wannan ya zo a daidai lokacin da shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya ASUU, Emmanuel Piwuna ya nuna damuwa da yadda ya ce gwamnati ta fifita kudaden da ake bai wa masu rike da mukaman siyasa fiye da wadanda ke a bangaren ilimi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara