DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kusan mutane biliyan 1 na fama da matsalar lafiyar tunani – WHO

-

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi gargadin cewa kusan mutane biliyan 1 ne ke fama da matsalar lafiyar tunani, inda ta yi kira ga gwamnatoci su dauki matakan magance matsalar.

Shugaban hukumar Dr. Tedros Ghebreyesus ne ya bayyana haka gabanin wani muhimmin taro kan cutuka marasa yaduwa, da kuma lafiyar tunani, wanda za a gudanar a ranar 25 ga watan Satumban 2025.

Google search engine

A cewar sa, rashin daukar mataki daga masu ruwa da tsaki ka iya janyo asarar miliyoyin rayuka da kuma dakile ci gaba ta fuskar tattalin arziki, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara