DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hadin gwiwa kawai muke bukata da matatar Dangote – DAPPMAN

-

Kungiyar masu defo defo da kasuwancin man fetur ta Najeriya DAPPMAN ta bukaci matatar man Dangote ta bullo da tsarin da zai bai wa ‘yan kasuwar man damar samun sa a farashi mai sauki.

Da yake tattaunawa da gidan talabijin na Channels, mai magana da yawun kungiyar ta DAPPMAN Ikem Ohia, ya ce samun hadin gwiwa da kamfanin na Dangote zai tabbatar da wadatuwar man fetur a fadin Najeriya.

Google search engine

Ya kuma ce babu wani rikici da ke tsakanin su da matatar, yana mai cewa burin su shi ne ‘yan Najeriya su huta da fuskantar dogayen layuka a gidajen mai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara