DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Katsina ta kori ma’aikatan bogi 3,488

-

Gwamnatin jihar Katsina ta kori ma’aikatan bogi 3,488, bayan karɓar cikakken rahoton daga kwamitin tantance ma’aikata.

Wata sanarwa da fadar gwamnatin ta fitar, ta bayyana cewa an tantance ma’aikata 50,172, inda ta samu 46,380 da suka cancanta, ta kuma kori ma’aikatan bogi 3,488.

Google search engine

Sanarwar ta ce biyo bayan daukar matakin, gwamnatin ta kwato Naira miliyan 4.6 daga hannun ‘yan damfara.

Haka kuma ta yi hasashen samun rarar Naira miliyan 453.3 a kowane wata.

A cewar sanarwar mai magana da yawun Gwamnan ,Ibrahim Kaula MOHAMMED, wannan mataki zai ba ta damar mayar da hankali kan bunkasa ayyukan ci-gaba tun daga tushe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara