DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta kawo karshen shekaru 10 babu masu zuba jari a bangaren man fetur – Heineken Lokpobiri

-

Ministan man fetur na Najeriya Heineken Lokpobiri, ya ce kafin zuwan gwamnatin shugaba Tinubu, Najeriya ta shafe tsawon shekaru 10 ba tare da samun masu zuba hannun jari a bangaren ba.

A cewar ministan, hakan ya jawo mummunan koma baya a bangaren, sai dai a halin yanzu gwamnatin ta fara daukar matakan jawo hankalin masu zuba jarin.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ministan ya bayyana haka ne ta cikin wata sanarwa da hadimarsa Nneamaka Okafor ta fitar, inda ya ce zuwan gwamnatin Tinubu ta yi matukar bunkasa fannin na man fetur, tare kuma da jawo hankalin masu zuba jari daga sassa daban daban na duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara