DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta kawo karshen shekaru 10 babu masu zuba jari a bangaren man fetur – Heineken Lokpobiri

-

Ministan man fetur na Najeriya Heineken Lokpobiri, ya ce kafin zuwan gwamnatin shugaba Tinubu, Najeriya ta shafe tsawon shekaru 10 ba tare da samun masu zuba hannun jari a bangaren ba.

A cewar ministan, hakan ya jawo mummunan koma baya a bangaren, sai dai a halin yanzu gwamnatin ta fara daukar matakan jawo hankalin masu zuba jarin.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ministan ya bayyana haka ne ta cikin wata sanarwa da hadimarsa Nneamaka Okafor ta fitar, inda ya ce zuwan gwamnatin Tinubu ta yi matukar bunkasa fannin na man fetur, tare kuma da jawo hankalin masu zuba jari daga sassa daban daban na duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara