DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da dubu 3 ne ke aiki a matatar mu – Dangote

-

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa sama da ‘yan Nijeriya 3,000 ne ke aiki a matatar duk da sake fasalin ma’aikatanta da ta yi.

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a, matatar ta yi watsi da rahotannin korar dumbin ma’aikata, tare da bayyana cewa sake fasalin ya shafi wasu kalilan ne wanda ta ce ya zama wajibi don magance zagon kasa da ake yi mata.

Google search engine

Ta ce sama da ‘yan Nijeriya 3,000 na ci gaba da aiki a matatar man fetur din a halin yanzu, yayin da ake ci gaba da daukar hazikan ‘yan Nijeriya ta hanyar shirye shiryen horar da daliban da suka kammala digiri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manufofin Tinubu ne ke jan hankalin ‘yan siyasa zuwa APC – Gwamnan Nassarawa

Gwamnan jihar Nassarawa Abdullahi Sule ya ce guguwar sauyin sheka tsakanin 'yan siyasa da ake samu a baya bayan nan musamman ga masu shiga APC,...

Dan majalisar wakilan Nijeriya daga Benue ya fice daga PDP zuwa APC

Dan majalisar wakilan Nijeriya mai wakiltar Apa/Agatu da ke jihar Benue, Ojoma Ojotu ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa APC. Bayanin sauya shekar dan...

Mafi Shahara