DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PENGASSAN ta tsunduma yajin aiki a Nijeriya

-

An shiga sabon rikici tsakanin ƙungiyar ma’aikatan man fetur ta PENGASSAN da kamfanin Dangote Refinery, bayan da ƙungiyar ta bayar da umarnin tsunduma yajin aiki a fadin kasar sakamakon korar ma’aikata sama da 800 da ta yi zargin matatar man Dangote ta yi.

PENGASSAN ta bayyana cewa korar ɗimbin ma’aikata a kamfanin ba bisa ka’ida ba ne, tana mai cewa hakan ya saba wa haƙƙin kwadago kuma yana iya zama babbar barazana a nan gaba.

Google search engine

A cikin wata sanarwa,, ƙungiyar ta zargi kamfanin da korar ‘yan Najeriya saboda sun shiga kungiyar PENGASSAN, tare da maye gurbinsu da ƙarin ma’aikata ‘yan ƙasashen waje fiye da 2,000.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara