DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PENGASSAN ta tsunduma yajin aiki a Nijeriya

-

An shiga sabon rikici tsakanin ƙungiyar ma’aikatan man fetur ta PENGASSAN da kamfanin Dangote Refinery, bayan da ƙungiyar ta bayar da umarnin tsunduma yajin aiki a fadin kasar sakamakon korar ma’aikata sama da 800 da ta yi zargin matatar man Dangote ta yi.

PENGASSAN ta bayyana cewa korar ɗimbin ma’aikata a kamfanin ba bisa ka’ida ba ne, tana mai cewa hakan ya saba wa haƙƙin kwadago kuma yana iya zama babbar barazana a nan gaba.

Google search engine

A cikin wata sanarwa,, ƙungiyar ta zargi kamfanin da korar ‘yan Najeriya saboda sun shiga kungiyar PENGASSAN, tare da maye gurbinsu da ƙarin ma’aikata ‘yan ƙasashen waje fiye da 2,000.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara