DCL Hausa Radio
Kaitsaye

ADC ta bai wa su Atiku wa’adin zama cikakkun ‘yan jam’iyya

-

Jam’iyyar ADC reshen jihar Adamawa ta bayar da wa’adin zama cikakkun ‘ya’yanta ga tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal tare da wasu manyan ‘yan siyasa.

Jaridar Punch ta ruwaito shugaban jam’iyyar a jihar Adamawa Shehu Yohanna na cewa ADC ta bude kofar rajista a cikinta, kuma ta haka ne kawai za ta tabbatar da su waye ‘ya’yanta.

Google search engine

A cewar jam’iyyar, ta bai wa ‘yan siyasar tsawon lokacin daga yanzu zuwa karshen shekarar 2025 da muke ciki.

Wannan ya zo a daidai lokacin da uwar jam’iyyar ta kasa ta bukaci su Atiku su yanki katin zama cikakkun mambobi, domin ci gaba da tunkarar zaben 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara