DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta ayyana Laraba 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu

-

Gwamnatin Najeriya ta ayyana Laraba

[contact-form][contact-field label=”Name” type=”name” required=”true” /][contact-field label=”Email” type=”email” required=”true” /][contact-field label=”Website” type=”url” /][contact-field label=”Message” type=”textarea” /][/contact-form]

Google search engine

1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu don bikin cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji Ojo ya sanya wa hannu.

Sanarwar ta taya daukacin ‘yan Najeriya murna, tare da bukatar su kasance masu nuna kishi, hadin kai da kuma juriya da suka gada tun daga shekarar 1960.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara