DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri

-



Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri, daidai lokacin da kasar ke daf da cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai

 

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito sakataren gwamnatin tarayya George Akume, na bai wa ‘yan Najeriya baki kan su kara nuna juriya musamman game da tsare-tsaren da gwamnatin shugaba Tinubu ke bullowa da su, inda ya bayar da tabbacin cewa za a ci moriyar su a nan gaba.

 

A cewar sa, ranar 1, ga watan Oktoba ba iya ranar tunawa da tarihi ba ce kawai, ta kasance ranar sake sabunta fata na gari ga Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya jaddada shirinsa na komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya tabbatar da shirinsa na sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC a ranar Laraba, 19 ga Nuwamban 2025. Jaridar Daily...

Na jagoranci yin sulhu da ‘yan bindiga akalla 600 – Sheikh Gumi

Sanannen Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya mayar da martani ga masu kira da a kama shi kan tsokacinsa game da matsalar ‘yan bindiga...

Mafi Shahara