DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta ware kusan Naira biliyan 200 don ayyukan jiragen kasa a Kano da Kaduna

-

Gwamnatin Najeriya ta ware kusan Naira biliyan 200 domin aikin samar da jiragen kasa masu zirga-zirga a cikin biranen Kano da Kaduna.

Ministan yada labarai da wayar da kai Alhaji Mohammed Idris ne ya bayyana haka, yayin wani taron manema labarai a Abuja.

Google search engine

A cewar ministan, gwamnatin shugaba Tinubu ta mayar da hankali wajen ganin ta samar da ayyukan ci-gaba a dukkanin matakai, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Haka kuma ya ce gwamnatin na kokarin ganin ba a bar kowane bangare a baya wajen samun muhimman ayyukan ci-gaba ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara