DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ba za ta manta da ‘yan Najeriya mazauna kasashen ketare ba – Kashim Shettima

-

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya jaddada cewa gwamnatin shugaba Tinubu ba za ta manta da ‘yan kasar da ke zaune a kasashen ketare ba.

Kashim Shettima ya bayyana haka ne yayin wani taro da wasu ‘yan Najeriya a kasar Amurka, daidai lokacin da ake gabatar da babban taron majalisar dinkin duniya karo na 80, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Google search engine

A cewar sa, gwamnatin za ta ci gaba da tafiya da su, a dukkanin irin matakai da tsare-tsaren da take bullo da su da nufin tabbatar da kimar Najeriya a idon duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara