DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu za ta fara karbar haraji a hannun mata masu zaman kansu -Taiwo Oyedele

-

Gwamnatin Najeriya ta ce duk wasu kudade da ake samu a kasar sun kai a biya musu haraji, ciki kuwa har na mata masu zaman kansu.

Jaridar Punch ta ruwaito shugaban kwamitin kudi da sauye-sauyen haraji na tarayya Taiwo Oyedele na bayyana haka a wani faifan bidiyo da ya karade shafukan yanar gizo.

Google search engine

A cewar sa, duk wani kudi da za a biya don wani aiki wajibi ne a biya masa haraji, ko da kuwa ba ta hanyar halal bane.

Oyedele ya ce duka wannan na kunshe ne a dokar da ta kafa tsarin biyan haraji a Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara