DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar NEF ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bunkasa hakar ma’adanai a yankin Arewa

-

Kungiyar dattawan arewacin Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen bunkasa harkokin hakar ma’adanai a yankin.

A cewar kungiyar, hakar ma’adanai ya kasance wani jigo ne na bunkasa tattalin arziki, samar da ayyukan yi da kuma rage fatara.

Google search engine

Yayin da yake bayani a wajen wani taron masu ruwa da tsaki a Abuja, shugaban kungiyar Farfesa Ango Abdullahi, ya koka da cewa an yi watsi da dimbin albarkatun da ke tattare a yankin na arewa, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara