DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan wasan PSG hudu ba za su fafata wasan kungiyar da Barcelona ba

-

‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSG hudu ba za su samu damar fafata wasan da kungiyar za ta kara da Barcelona a gasar zakarun nahiyar turai ba.

Fabrizio Romano ya wallafa cewa babu sunayen shahararrun ‘yan wasan cikin tawagar wadanda za su buga wa kungiyar ta PSG wasan.

Google search engine

‘Yan wasan dai su ne Dembele, Doue, Marquinhos da Kvaratskhelia.

Masu ruwa da tsaki na ganin cewa rashin wadannan hazikan ‘yan wasa na iya zamewa PSG tarnaki a wasan da za ta fuskanci kungiyar ta Hansi Flick.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara