DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abu ne mai wahala kayar da Atiku Abubakar a zaben fidda gwani, cewar Shehu Sani

-

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi wa kalaman Atiku Abubakar raddi cewa zai mara wa duk matashin da ya kayar da shi a zaben fidda gwani na 2027.

Jaridar Punch ta ruwaito Atiku Abubakar a hira da ya yi da BBC yana cewa zai janye wa matashi idan aka kayar da shi a zaben fitar da gwamnati na jam’iyyar ADC domin matasa da mata ne jam’iyyar ta sa a gaba.

Google search engine

Sai dai, Shehu Sani a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na X ya ce, abu ne mai wahala kayar da Atiku Abubakar a zaben fitar da gwani domin kuwa rijiya ba wajen wasan yaro ba ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida

Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13 ga...

Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai

Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa gwamnatin Nijeriya na shirin kafa sabuwar hukuma da za ta rika sa ido kan fitar da ma’adanai kafin...

Mafi Shahara