DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abu ne mai wahala kayar da Atiku Abubakar a zaben fidda gwani, cewar Shehu Sani

-

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi wa kalaman Atiku Abubakar raddi cewa zai mara wa duk matashin da ya kayar da shi a zaben fidda gwani na 2027.

Jaridar Punch ta ruwaito Atiku Abubakar a hira da ya yi da BBC yana cewa zai janye wa matashi idan aka kayar da shi a zaben fitar da gwamnati na jam’iyyar ADC domin matasa da mata ne jam’iyyar ta sa a gaba.

Google search engine

Sai dai, Shehu Sani a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na X ya ce, abu ne mai wahala kayar da Atiku Abubakar a zaben fitar da gwani domin kuwa rijiya ba wajen wasan yaro ba ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara