DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Likita daya na duba marasa lafiya 9,083 in ji kungiyar likitoci a Nijeriya

-

Kungiyar likitoci ta Nijeriya ta koka kan yadda karancin likitoci da ke duba marasa lafiya inda ta siffanta hakan da saba ka’idar aikin.

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar cikar Nijeriya shekaru 65 da samun ‘yancin kai, kungiyar ta sanar cewa, daga 1 ga watan Oktoba, likitoci a fadin kasar ba za su kara amsa kiran aikin da ya wuce awa 24 ba.

Google search engine

Sanarwar da ke dauke da sa hannun Shugaban kungiyar, Dr Mohammed Sulaiman, ta kara da cewa, Nijeriya na fama da karancin likitoci tare da yawaitar fitar su zuwa kasashen ketare domin neman albashi mai tsoka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara