DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu kar ya ji dar a 2027, yana da kuri’ar mutum miliyan biyu a Jigawa, in ji gwamna Umar Namadi

-

A daidai lokacin da Nijeriya ke murnar cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi kira ga shugaba Tinubu da ya sake tsayawa takarar shugabancin Nijeriya a karo na biyu.

Namadi ya yi kiran ne a lokacin da yake ziyarar ayyuka a jihar domin murnar ranar samun ‘yancin kai.

Google search engine

A cewarsa, mazauna Jihar Jigawa tuni suka amince Tinubu ya kara tsayawa takarar shugabancin Nijeriya sakamakon tsare-tsarensa na tattalin arziki da kuma ayukkan ci-gaba.

Gwamnan ya kara da cewa, fiye da kuri’u miliyan biyu na nan na jiran shugaba Tinubu a zaben 2027 sannan al’ummar jihar na goyon bayan shirye-shiryensa na Renewed Hope

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalung ya bukaci da a saki Abba Kyari cikin gaggawa

Kungiyar Movement for the Emancipation of Nigeria wato MEN, ta bukaci gwamnatin Nijeriya ta dakatar da shari’ar da ake yi wa tsohon mataimakin kwamishinan ‘yan...

Gwamnan Enugu ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC

Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC, inda ya bayyana cewa matakin nasa na da nufin kara inganta...

Mafi Shahara