DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rahoton Bankın Duniya alama ce ta gazawar gwamnatinka – martanin ADC ga Tinubu

-

Jam’iyyar ADC ta caccaki gwamnatin Bola Tinubu bayan rahoton Bankin Duniya da ya nuna cewa mutane miliyan 139 a Nijeriya na rayuwa cikin talauci.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa, mai magana da yawun jam’iyyar, Bolaji Abdullahi, ya ce rahoton ya tabbatar da gazawar manufofin tattalin arzikin gwamnati da suka kara jefa jama’a cikin ƙunci.

Google search engine

Fadar shugaban kasa ta musanta hakan, tana cewa Rahoton bai nuna hakikanin halin da tattalin arzikin ƙasar ke ciki ba.

Sai dai, Jam’iyyar ta ADC ta zargi gwamnati da amfani da bayanan ƙarya don boye gazawarta da talaucin da ke karuwa a tsakanin ‘yan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara