DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da taron jin ra’ayoyin jama’a kan kasafin kudin 2026

-

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kaddamar da tarukan jin ra’ayoyin jama’a a mazabu uku na jihar domin shirin kasafin kudin 2026.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa, taron da aka gudanar a Tambuwal, Tangaza da Gwadabawa ya haɗa sarakunan gargajiya, ‘yan majalisu, kungiyoyin matasa, mata da masu bukata ta musamman domin tantance bukatun al’umma.

Google search engine

Kwamishinan kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki, Dr. Abubakar Zayyana, ya ce shirin na daga cikin manufar gwamnan jihar, Ahmad Aliyu na tafiyar da mulki a buɗe tare da tafiya da jama’a, wanda zai mayar da hankali kan bangarorin ilimi, kiwon lafiya, ababen more rayuwa da rage talauci a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara