DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Duk da kiran da gwamnan Kano ya yi na a cire ni, har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanina da shi – Kwamaishinan ‘yan sandan Kano

-

Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa duk da kira da Gwamna jihar, Abba Kabir Yusuf ya yi ga Shugaba Bola Tinubu da ya sauke shi daga mukaminsa, har yanzu alaƙarsa da gwamnan tana da kyau tare da mayar da hankali kan tabbatar da zaman lafiya a jihar.

Daily Trust ta ruwaito cewa Abba ya yi wannan kira ne yayin bikin cikar Nijeriya shekara 65 da samun ‘yancin kai, inda ya koka kan rashin halartar kwamishinan a wajen taron da kuma janye jami’an ‘yan sanda daga dandalin bikin.

Google search engine

A yayin taron manema labarai a ofishin rundunar ‘yan sanda, CP Bakori ya ce bangarorinsu biyu na aiwatar da nauyin da kundin tsarin mulki ya dora musu, yana mai cewa babu wata matsala tsakaninsa da gwamnan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara