DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnati Nijeriya tace haryanzu ba a saki kowa ba a cikin mutanen da Tinubu ya yiwa afuwa

-

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa har yanzu ba a saki wani daga cikin mutanen da shugaba Tinubu ya yi wa afuwa ba.

Babban lauyan gwamnati kuma Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Alhamis dinnan.

Google search engine

Ya ce duk da amincewar majalisar koli ta kasa ana cikin matakin ƙarshe na duba da tabbatar da sunayen waɗanda suka cancanci afuwa kafin fitar da takardun saki.

Fagbemi ya jaddada cewa babu wani jinkiri a cikin tsarin, illa dai gwamnati na bin doka da ka’idoji don tabbatar da gaskiya da adalci,ana bin tsarin doka ne don tabbatar da cewa duk wanda aka yi wa afuwa ya cancanta

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara