DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

-

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga ‘yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90.

DW Africa ta ruwaito cewa daukar matakin kulla yarjejeniyar ya biyo bayan ziyarar da shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye ya kai kasar ta Kenya, inda ya gana da shugaba William Ruto.

Google search engine

Kazalika bangarorin biyu sun sha alwashin kyautata alaka da kuma inganta harkokin kasuwanci a tsakanin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Majalisar dattawan Nijeriya ta bukaci gwamnati ta kara wa sojoji albashi

Majalisar dattawan Nijeriya ta bukaci gwamnati ta sake yin duba kan albashin da ake biyan jami'an tsaro musamman ma soji a fadin kasar. Majalisar ta bayyana...

Mafi Shahara