DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manufofin Tinubu ne ke jan hankalin ‘yan siyasa zuwa APC – Gwamnan Nassarawa

-

Gwamnan jihar Nassarawa Abdullahi Sule ya ce guguwar sauyin sheka tsakanin ‘yan siyasa da ake samu a baya bayan nan musamman ga masu shiga APC, na da alaka kai tsaye da manufofin shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu.

Yayin da yake jawabi a wajen bikin sake karbar Sanata Ahmed Wadada mai wakiltar Nassarawa ta yamma cikin jam’iyyar APC a birnin Lafia, gwamna Sule ya ce babban burin shugaba Tinubu shi ne ciyar da Nijeriya gaba ta kowace fuska.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito gwamnan na yabawa Sanata Wadada da magoya bayansa, yana mai cewa sun dauki matakin da ya dace, na barin jam’iyyar SDP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya aika da sunan Dr. Bernard Mohammed ga majalisa don nada shi minista

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa. Bayanin...

Osinbajo ya isa Cote d’Ivoire don jagorantar sa ido kan zaben kasar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya isa Cote d'Ivoire domin Jan ragamar masu sanya ido kan zaben kasar da zai gudana a ranar...

Mafi Shahara