DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya aika da sunan Dr. Bernard Mohammed ga majalisa don nada shi minista

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa.

Bayanin aike wa da sunan na sa na kunshe cikin sanarwa da fadar gwamnatin Tinubu ta fitar.

Google search engine

Dr. Bernard Mohammed Doro dai ya kasance kwararre a bangaren lafiya, inda ya samu gogewa ta tsawon shekaru yana aiki a fannin a ciki da wajen Nijeriya.

Wannan ya zo ne bayan da aka zabi Farfesa Nentawe Yilwatda daga jihar ta Filato a matsayin shugaban jam’iyyar APC na Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara