DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abin murna ne yadda al’ummar Katsina suka tarbi Kashim Shettima – Gwamna Radda

-

Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya gode wa al’ummar jihar bisa irin tarbar da suka yi wa mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima, yayin ziyarar kwanaki biyu da ya kai jihar.

 

Google search engine

Radda ya ce wannan goyon baya da jama’a suka nuna ba sabon abu ba ne, domin tun farkon tafiyarsa a siyasa suna tare da shi, lamarin da ke kara masa kwarin guiwar gudanar da ingantaccen mulki.

 

Gwamnan ya kuma ce duk nasarorin da gwamnatinsa ke samu, baiwa ce daga Allah tare da goyon bayan tawagarsa da kuma amincewar jama’ar jihar.

 

Ya kara da cewa hakan shi ne ginshikin sauye-sauyen da ake gani a fadin jihar Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara