DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abin murna ne yadda al’ummar Katsina suka tarbi Kashim Shettima – Gwamna Radda

-

Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya gode wa al’ummar jihar bisa irin tarbar da suka yi wa mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima, yayin ziyarar kwanaki biyu da ya kai jihar.

 

Google search engine

Radda ya ce wannan goyon baya da jama’a suka nuna ba sabon abu ba ne, domin tun farkon tafiyarsa a siyasa suna tare da shi, lamarin da ke kara masa kwarin guiwar gudanar da ingantaccen mulki.

 

Gwamnan ya kuma ce duk nasarorin da gwamnatinsa ke samu, baiwa ce daga Allah tare da goyon bayan tawagarsa da kuma amincewar jama’ar jihar.

 

Ya kara da cewa hakan shi ne ginshikin sauye-sauyen da ake gani a fadin jihar Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Likitoci sun tsunduma yajin aiki a Ingila

Ƙungiyar British Medical Association (BMA) ta tabbatar da ci gaba da gudanar da yajin aiki, bayan kashi 83 cikin ɗari na mambobinta sun amince da...

Mafi Shahara