DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

-

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa’a tare da karya dokokin hanya ne ke haifar da hadura a titunan kasar.

Kwamandan hukumar na yankin Okitipupa a jihar Ondo shi ne ya bayyana haka, yayin wani taron wayar da kai game da zirga-zirgar ababen hawa a lokacin bukukuwan karshen shekara.

Google search engine

Hukumar ta kuma nuna damuwa da cewa an fi samun ire-iren wadannan hadurra a watannin karshen shekara da ake samun bukukuwa a cikin su, kamar yadda The Nation ta ruwaito.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara