DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

-

Jam’iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami’anta guda takwas, bayan samun su da aikata laifukan da suka saba wa dokokinta.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa yayin wani taron manema labarai a Kaduna, shugaban jam’iyyar na jihar Elder Patrick Ambut, ya ce korar mutanen ya zama wajibi ne kasancewar ba za ta lamunci duk abin da zai kawo hargitsi ko zubar mata da kima ba.

Google search engine

Jam’iyyar ta zargi wadanda ta kora da aikata laifukan gudanar ta tarukan sirri don shirya manakisa kan shugabanci, tatsar kudi daga mambobin jam’iyyar, da kuma sabawa ka’idoji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara