DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Nijeriya 150 da suka makale a Nijar

-

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta bayyana karbar ‘yan kasar 150 da suka makale a kasar Nijar.

Bayanin na kunshe ne cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar a shafinta na X, inda ta ce ‘yan Nijeriyar sun sauka a filin jirgin sama na Aminu Kano, da ke jihar Kano.

Google search engine

Labari mai alaka: Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Nijeriya 147 da suka makale a Libya

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wannan mataki yana cikin shirin mayar da mutane ainahin kasashensu, hadin gwiwa da gwamnati tare da majalisar dinkin duniya.

Hukumar NEMA ta ce cikin wadanda aka dawo da su akwai maza 88 da mata 32, sai kuma yara maza 14 da yara mata 16.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara