DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

-

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami’an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da shugaba Tinubu ya yi a fannin tsaron kasar.

 

Google search engine

Daily Trust ta ruwaito cewa wadanda lamarin zai shafa sun kasance a saman sabbin hafsoshin da aka nada a girman matsayin aiki.

 

Majiyoyi sun shaidawa jaridar cewa hakan wani mataki ne na tabbatar da bin ka’idojin aikin soji.

 

Shugaba Tinubu dai ya sauya manyan hafsoshin tsaron Nijeriya ne tare da maye gurbinsu da wasu, lamarin da gwamnati ta bayyana a matsayin wani mataki na karfafa tsaron kasar.

Labari mai alaka: Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Nijeriya 150 da suka makale a Nijar

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta bayyana karbar 'yan kasar 150 da suka makale a kasar Nijar. Bayanin na kunshe ne cikin wata...

Mafi Shahara