DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

-

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa’i don ya gaje a shekarar 2007 ne saboda rashin gogewar sa a siyasa.

Labari mai alaka: Jonathan ne dantakara mafi nagartar da zai tsaya wa PDP takara a zaben 2027 – Sule Lamido

Google search engine

Obasanjo ya bayyana haka ne Abeokuta, jihar Ogun, inda ya ce a wancan lokacin, tsohon ministan sufurin jiragen sama na Nijeriya Osita Chidoka ya ba shi shawarar daukar El-Rufai, sai dai ya mayar da martanin cewa akwai bukatar ya kara samun gogewa.

Obasanjo dai ya tsayar da marigayi Umaru Musa ‘Yar Aduwa a matsayin wanda zai gaje shi bayan sauka daga shugabancin Nijeriya, a shekarar 2007.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara