DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, in ji Sanata Ned Nwoko

-

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, akwai nutsuwa tattare da auren mace fiye da daya, in ji wani Sanata daga kudancin Nijeriya

Sanata Ned Nwoko ya ce yana tausayin maza masu mata ɗaya, yana mai jaddada cewa auren mace fiye da ɗaya na kawo daidaito da kwanciyar hankali ga maza.

Google search engine

Dan majalisar da ke wakiltar Delta North ne ya bayyana hakan yayin da yake tattaunawa a shirin Politics Today na tashar Channels Television.

Nwoko, wanda ke da mata huɗu, ya ce bai taɓa nadamar zaɓin sa na aure ba.

Ya kuma karyata jita-jitar da ke cewa yana cin zarafin ɗaya daga cikin matansa, jarumar fina-finan Nollywood, Regina Daniels.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara