DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matatar Dangote za ta ƙara yawan man da take tacewa zuwa ganga miliyan 1.4 a rana

-

Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da shirin ƙara yawan samar da man da take tacewa daga ganga 650,000 zuwa ganga miliyan 1.4 a kowace rana, wanda idan an kammala zai zama mafi girma a duniya, ya zarce Jamnagar Refinery da ke Indiya.

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai a Legas a ranar Lahadi, inda ya ce wannan mataki yana nuna aminci ga makomar Najeriya tare da daidaita da manufar Shugaba Bola Tinubu ta ganin kasar ta zama kan gaba a samar da man da aka tace a duniya.

Google search engine

Ya bayyana cewa wadannan manufofi sun sake fasalin sashen man fetur a ƙasa tare da karfafa zuba jari daga kamfanoni a harkar tace mai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

PDP ta dage tantance ‘yan takara na babban taronta na kasa

Dagewar ta zo ne ’yan sa’o’i bayan tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ayyana shirinsa na takarar shugabancin jam’iyyar, duk da cewa wasu...

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, in ji Sanata Ned Nwoko

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, akwai nutsuwa tattare da auren mace fiye da daya, in ji wani Sanata daga kudancin Nijeriya Sanata Ned Nwoko...

Mafi Shahara