DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matatar Dangote za ta ƙara yawan man da take tacewa zuwa ganga miliyan 1.4 a rana

-

Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da shirin ƙara yawan samar da man da take tacewa daga ganga 650,000 zuwa ganga miliyan 1.4 a kowace rana, wanda idan an kammala zai zama mafi girma a duniya, ya zarce Jamnagar Refinery da ke Indiya.

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai a Legas a ranar Lahadi, inda ya ce wannan mataki yana nuna aminci ga makomar Najeriya tare da daidaita da manufar Shugaba Bola Tinubu ta ganin kasar ta zama kan gaba a samar da man da aka tace a duniya.

Google search engine

Ya bayyana cewa wadannan manufofi sun sake fasalin sashen man fetur a ƙasa tare da karfafa zuba jari daga kamfanoni a harkar tace mai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta sallami mai horaswarta Igor Tudor

Kungiyar Juventus ta sallami kocinta Igor Tudor a ranar Litinin bayan shan kashi da ci 1-0 a hannun Lazio, wanda ya sa kungiyar ta tara...

Lakurawa sun yi ajalin makiyaya goma a jihar Kebbi

Aƙalla makiyaya goma ne aka ruwaito sun rasu a harin ramuwar gayya da aka kai wa Fulanin kauyen Tilli da ke Ƙaramar Hukumar Bunza ta...

Mafi Shahara