DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sama da mutum 170 ne ke son zama ’yan Nijeriya daga kasashen ketare – Ministan cikin gida

-

Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji Ojo, ya bayyana cewa sama da ’yan kasashen ketare 170 ne suke neman zama ’yan Nijeriya.

Tunji Ojo ya sanar da hakan ne a shafinsa na X, bayan ya jagoranci taron Citizenship Advisory Committee a Abuja.

Google search engine

A cewarsa, an kafa kwamitin ne domin duba da kuma ba da shawarar neman zama dan Nijeriya ga masu bukata domin amincewa.

Kwamitin ya kunshi manyan jami’an gwamnati daga ma’aikatun Shari’a, harkokin kasashen waje, hukumar tsaro ta DSS, da hukumar shige da fice ta NIS.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara