DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya amince da sabon harajin 15% ga masu shigo da fetur da dizal a Nijeriya

-

Wannan umurni na Tinubu ya fito ne a cikin wata wasika da aka aika wa hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da hukumar kula da albarkatun man fetur ta NMDPRA, wadda mai taimaka masa na musamman, Damilotun Aderemi, ya sanya wa hannu a ranar 21 ga Oktoba 2025.

Shugaban FIRS, Zacch Adedeji, ne ya gabatar da wannan shawarwarin ga shugaban ƙasa, inda ya bayyana cewa harajin zai taimaka wajen karfafa masana’antun tace mai, tabbatar da daidaiton farashin mai, da kuma kare darajar Naira a kasuwar mai.

Google search engine

Adedeji ya bayyana cewa rashin daidaito tsakanin farashin man da ake tacewa a gida da wanda ake shigowa da shi daga waje yana janyo tashin farashi a kasuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsare-tsaren Tinubu na farfaɗo da martabar Nijeriya a duniya -Kashim Shatima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa na sake gina martabar Nijeriya a idon duniya tare...

Gwamnatin Nijeriya na shirin dakatar da shigo da kayan tsaro daga waje

Gwamnatin Nijeriya ta yi niyyar kera dukkan makami da ake buƙata a cikin gida nan da shekara biyu zuwa biyar masu zuwa. Minista a ma'aikatar Tsaron...

Mafi Shahara