DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya umurci sabbin hafsoshin tsaro da su murƙushe duk wata barazanar tsaro

-

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci sabbin hafsoshin tsaron da su tashi tsaye wajen murƙushe duk wata barazanar tsaro da ke tasowa a sassan Nijeriya.

Da yake bayani bayan tattabatar dasu a fadarsa a Alhamis dinnan, Tinubu ya ce barazanar tsaro na ta karuwa, kuma abin damuwa shi ne fitowar sabbin kungiyoyin ‘yan ta’adda a yankunan Arewa ta tsakiya, Arewa maso yamma da kuma wasu sassa na Kudu.

Google search engine

Ya ƙara da cewa ‘yan Nijeriya na bukatar zaman lafiya cikin gaggawa, don haka ya bukaci hafsoshin su yi aiki da kishin ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar PDP ta dakatar da mambobinta hudu na tsawon wata daya

Kwamitin Ayyuka na Kasa na jam’iyyar PDP ya dakatar da mai ba da shawara kan harkokin shari’a na kasa, Kamaldeen Ajibade (SAN), sakataren jam’iyya na...

PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin dakatar da babban taronta a Ibadan

Jam’iyyar PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin kotun tarayya da ta dakatar da gudanar da babban taronta da aka shirya yi a...

Mafi Shahara