DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin kasar Nijar sun sake kama shugaban RTS da wasu ‘yan jaridu uku

-

‘Yan jaridu hudu ne da suka hada da shugaban gidan rediyo da talabijin sarauniya, kuma wakilin sashen Faransanci na RFI, Moussa Kaka hukumomin Nijar suka kama a ranar Lahadi 2 ga watan Nuwamba 2025.

Sauran ‘yan jaridar sun hada da editan sarauniyar, Ibro Chaibou da kuma wasu fitattun ‘yan jarida na Nijar irin su Souleymane Brah, da Oumarou Kane, da Seriba Yousouf

Google search engine

Daman a ranar 30 ga watan Oktoban da ya gabata ne aka kama shugaban kafar yada labaran ta Saurauniya kafin daga bisani a sake shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara