DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin kasar Nijar sun sake kama shugaban RTS da wasu ‘yan jaridu uku

-

‘Yan jaridu hudu ne da suka hada da shugaban gidan rediyo da talabijin sarauniya, kuma wakilin sashen Faransanci na RFI, Moussa Kaka hukumomin Nijar suka kama a ranar Lahadi 2 ga watan Nuwamba 2025.

Sauran ‘yan jaridar sun hada da editan sarauniyar, Ibro Chaibou da kuma wasu fitattun ‘yan jarida na Nijar irin su Souleymane Brah, da Oumarou Kane, da Seriba Yousouf

Google search engine

Daman a ranar 30 ga watan Oktoban da ya gabata ne aka kama shugaban kafar yada labaran ta Saurauniya kafin daga bisani a sake shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara