DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dan takarar ADC a zaben gwamnan Anambara ya zargi jam’iyyar APGA da sayen kuri’u

-

Dan takarar ADC a zaben gwamnan Anambra, John Nwosu, ya zargi jam’iyyar APGA da sayan da kuri’a a zaben da yake ci-gaba da gudana a jihar.

Nwosu ya bayyana hakan ne bayan ya kada kuri’arsa a Oduda Central School, Ward 2, da ke karamar hukumar Nnewi North ranar Asabar da misalin karfe 11:28 na safe, inda ya jaddada cewa ya gamsu da yadda jama’a suka fito, sai dai ya soki yadda ake raba kudi don jan hankalin masu kada kuri’a domin su zabi wata jam’iyya.

Google search engine

Kazalika, dan takarar jam’iyyar APC, Nicholas Ukachukwu, shi ma ya yi korafin cewa ana sayan kuri’a da tsoratar da wakilan jam’iyyu a wasu sassan jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara