DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dan takarar ADC a zaben gwamnan Anambara ya zargi jam’iyyar APGA da sayen kuri’u

-

Dan takarar ADC a zaben gwamnan Anambra, John Nwosu, ya zargi jam’iyyar APGA da sayan da kuri’a a zaben da yake ci-gaba da gudana a jihar.

Nwosu ya bayyana hakan ne bayan ya kada kuri’arsa a Oduda Central School, Ward 2, da ke karamar hukumar Nnewi North ranar Asabar da misalin karfe 11:28 na safe, inda ya jaddada cewa ya gamsu da yadda jama’a suka fito, sai dai ya soki yadda ake raba kudi don jan hankalin masu kada kuri’a domin su zabi wata jam’iyya.

Google search engine

Kazalika, dan takarar jam’iyyar APC, Nicholas Ukachukwu, shi ma ya yi korafin cewa ana sayan kuri’a da tsoratar da wakilan jam’iyyu a wasu sassan jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban kasar Djibouti zai sake tsayawa takara karo na shida

Shugaban ƙasar Djibouti mai shekaru 77, Ismail Omar Guelleh zai sake tsayawa takara karo na shida Shugaban kasar Djibouti Ismail Omar Guelleh, wanda yake mulki tun...

Ya kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar da Trump ya yi mata – Bishop Kukah

Shugaban Cocin Katolika a Sokoto Archbishop Matthew Kukah ya bayyana cewa barazanar Shugaban Amurka Donald Trump kan yiwuwar kai harin ga Nijeriya a matsayin nuni...

Mafi Shahara