DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ya kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar da Trump ya yi mata – Bishop Kukah

-

Shugaban Cocin Katolika a Sokoto Archbishop Matthew Kukah ya bayyana cewa barazanar Shugaban Amurka Donald Trump kan yiwuwar kai harin ga Nijeriya a matsayin nuni ga kasar da ta farka daga baccin da take yi.

Da yake jawabi a wajen bikin cika shekaru 60 da haihuwa na Dr. Reuben Abati a Legas, Bishop Kukah ya lokaci ya yi da Nijeriya za ta tashi daga dogon barcin da ke yi, ta sake ginuwa da gaskiya da kishin kasa.

Google search engine

A makon da ya gabata ne Shugaba Trump na Amurka ya yi ikirarin cewa ana cin zarafin Kiristoci a Nijeriya, yana kuma barazanar daukar matakan soja da ci-re tallafin da Amurka ke bai wa kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara