DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin kasar Madagascar sun kama mutane biyu ‘yan kasar waje bisa zargin kitsa juyin mulki

-

Hukumomin kasar ta Madagascar sun ce an kama mutanen biyu ne ‘yan kasar waje a kasar biyo bayan zargin da ake musu da yunkurin kitsa wa shugaban kasar Michael Mandrianirina juyin mulki.

Wannan zargi ya biyo bayan wani bincike da hukumomin leken asiri ta kasar Madagascar ta kaddamar kamar yadda sabon babban darakta janar dinta Rufin Tolojara Lebiria ya sanar a yayin wani taron manema labarai.

Google search engine

Mutanen biyu da ba a bayyana kasar su ta asali ba ‘yan kasuwa ne da ke zaune a kasar sun dauki a kalla shekaru biya, kuma binciken da aka yi a wata babbar masana’antar daya daga cikin su ya sa an gano kudin da ya kai kwatankwacin Euro 385,000 da wadansu tarin makamai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara