DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Nijeriya sun fatattaki ’yan ta’adda tare da halaka bakwai da kama mutum 27

-

Sojojin Nijeriya sun kai farmaki kan ’yan ta’adda da masu aikata laifuka a faɗin Nijeriya, inda suka halaka mutane bakwai, suka kama 27, tare da kwato danyen mai da aka sace a wasu hare-haren da aka kai cikin sa’o’i 48 da suka gabata.

Wannan ci gaban ya biyo bayan umarnin da babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya bayar na ganin an kawar da duk wata ƙungiyar ta’addanci da masu laifi.

Google search engine

Ya kuma sake karfafa gwiwar dakarun rundunar yayin ziyararsa ta aiki zuwa yankin Arewa maso Gabas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara