DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya yaba wa shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC bisa gudanar da sahihin zabe a Anambra

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya yaba wa shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa gudanar da abin da sahihin zabe a jihar Anambra a ranar Asabar.

A cewar shugaban kasa, hukumar ta nuna ci gaba wajen gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci, inda ya bukaci ta ci gaba da inganta ayyukanta don ƙarfafa tsarin dimokuraɗiyya a Nijeriya.

Google search engine

Hukumar INEC ta bayyana Farfesa Charles Soludo na jam’iyyar APGA, a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 422,664.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara