DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wajibi ne saka kyamarorin tsaro a gidajen man Burkina Faso – Hukumomin tsaron kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso ta umurci masu gidajen mai na kasar da su saka kyamarorin tsaro daga yanzu, zuwa 1 ga watan sabuwar shekara mai kamawa ta 2026.

Umurnin na kunshe a cikin wata takarda da ministan tsaron kasar ya aike wa masu gidajen man.

Google search engine

Matakin ya biyo bayan wata ganawa ce da hukumomin kasar ta Burkina Faso suka yi da jagorori gidajen mai da dillalen man fetur na kasar wadanda suka dauki alkawalin ba da gudunmawar su domin yaki da ta’addanci a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara