DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilan Nijeriya ta katse zamanta na ranar Talata saboda muhawara kan kasafin kudin 2026

-

Majalisar wakilan Nijeriya ta katse zamanta na ranar Talata sakamakon zazzafar muhawara kan kasafin kudin 2026

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ba a samu gabatar da kuduri ko guda ba a zaman Talatar sakamakon daukar matakin, lamarin da ba a saba ganin irin sa ba.

Google search engine

Musayar yawu tsakanin ‘yan majalisar dai ya biyo bayan samun rabuwar kai game da yadda za a tafiyar da batun kasafin kudin Nijeriya na shekarar 2026.

Duk da cewa babu wata sanarwa a hukumance daga shugabancin majalisar, majiyoyi sun bayyana cewa tattaunawar ta mayar da hankali ne kan wa’adin da aka bai wa ministocin kudi, kasafi da tsare-tsare tare da akanta janar na kasar, kan biyan basusukan da ‘yan kwangila ‘yan asalin Nijeriya ke bi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara